Kodinetan jam’iyyar APC na jihar Borno ya fice daga jam’iyyar
Kodinetan kungiyar City Boys Progressive Group CBPG APC reshen jihar Borno ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar saboda wasu dalilai da suka wuce ikonsa.
Ko’odinetan CBPG Abubakar Ayuba ya bayyana cewa abin bakin ciki ne kuma abin takaici ne ga wannan gwamnatin da ta kasa magance matsalolin da suka addabi al’ummar kasar nan sakamakon tallafin man fetur da ke shafar tattalin arzikin Najeriya wanda ya jefa miliyoyin mutane cikin yunwa.
Ayuba ya kuma ce yana da kimar zaman sa tare da jam’iyyar All Progressive Congress APC da kuma damar da zai ba da gudummawar cimma burinsu baki daya, amma a yanzu ya yanke shawarar cewa ya yi ban kwana da APC domin ya zama dan Najeriya mai kishin kasa, fiye da ci gaba da kasancewa cikin wannan gwamnati da munanan manufofin.
Daga karshe, tsohon kodinetan CBPG APC reshen jihar Borno Abubakar Ayuba ya godewa jam’iyyar tare da gagarumin dama da gogewa.
I learnt that Rarara’s biggest dream is to be a minister of the Federal Republic of Nigeria despite his inability to differentiate between the good and bad, right or wrong. He thought being a singer was enough for one to be a minister in Nigeria.
Acknowledging the fact that he is just a mere political singer is more important than anything now; it is good for him to know that his support can only be needed during campaigns, and as a singer, a common pensionable messenger is better than you in the system.
Therefore, you need to know your boundaries. Meanwhile, being a famous singer is enough to guarantee a ticket for you to have a say in the government not to mention deciding who is who will be appointed minister.
Nigeria is not a joke.
However, accusing former president Buhari of spoiling Nigeria’s economy is normal, normal in the sense that it is no longer news when people bite the hands that feed them. Also, Buhari’s case is not exceptional.
Rarara shamelessly accused Buhari of crippling Nigeria after describing him as the worst president Nigeria ever had. He said Buhari deceived Nigeria and jeopardised their lives with his strange and poor economic policies. He also accused him of not doing anything to tackle insecurity.
Before now, Rarara had in his several music applauded Buhari’s efforts for restructuring Nigeria, and was featured in numerous videos portraying Buhari’s achievements. But, now that Buhari is not in power, Rarara makes a U-turn, boldly faulting Buhari for ruining the fate of the nation, forgetting that he is still shining in Bubari’s name.
Had it been Buhari did not endorse him in 2015, Rarara is no nowhere to be found today. Therefore, describing Rarara as a betrayer is not a label because he only uses people and dumps them after achieving his target goals.
Recalling his relationship with Dr Rabiu Musa Kwankwaso and Abdulahi T. Gwarzo, one could easily justify the fact that Rarara is a betrayer. He once tried to betray Dr Abdullahi Umar Ganduje for Sha’aban Sharada. So, putting all these dramas into consideration, Rarara is just a money-monger.
If Dauda Kahutu Rarara dares to betray the likes of Dr Rabiu Kwankwanso and Abdullahi T Gwarzo, his first political godfathers, then he can deceive anybody. They brought him into the political limelight but, he ended up throwing dust in their eyes. Thus, denouncing Buhari shouldn’t come as a surprise as Rarara can do more than that.
Buhari’s only crime was refusing to give Rarara a position in his government, and if not why the insult since he gained humongous funds from his allies? Given the above, Tinubu/Kashim should be careful with Rarara because there is a high possibility he can abuse them one day particularly if they refuse to honour his moan.
To this end, I draw the attention of Tinubu/Kashim to jettison Rarara and make him realise his boundaries as a singer, and if not he will keep behaving arrogant, thinking you are all equal with him and continue looking down on the ministers, thinking that he has a say in the governance affairs of the nation.
Ayaune gwamnatin shugaba Bola Tinubu karkashin jagorancin ministan ma’aikatan Najeriya Solomon Bako Lalong tare da kungiyar cigaban kasuwancin Najeriya wato (Trade union Congress of Nigeria TUC) suka tattauna kan yajin aikin gargadi da kungiyar kwadago ta tsunduma na kwana biyu 2.
Wanna jawabin yafitone daga bakin Babban ministan ma’aikatan Najeriya Solomon Bako Lalong bayan wani tattaunawa ta musamman da sukayi ayau a birnin tarayya Abuja.
Acewarsu wannan yajin aiki abune wadda yazama wajibi ga gwamnatin ta dauki mataki don cika alkawarin da saukarwa ƙungiya kwadago kawo karshen wannan matsaltsalun cikin mako biyu 2.
Sevilla are about to do it is best sign this summer, it is almost done to announce Sergio Ramos as its new player after Sergio Ramos rejected huge money from Al-hilal Pro league Saudi Arabia.
Kungiyar kwallon kafa ta BRIGHTON na kasar Ingila ta cimma yarjejeniya da kungiyar kwallon kafa ta BARCLONA kan ɗan wasanta Ansu Fati
Dan wasan ƙwallon ƙafa ɗan asalin Saniya Ansu Fati dake taka leda a kungiyar kwallon kafa ta BARCLONA zai koma taka leda a kungiyar kwallon kafa ta BRIGHTON.
wannan yarjejeniya antabarne baya Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona tace Ansu Fati baya cikin yan kwallonta da zata sayar a wannan shekarar.
kungiyar kwallon kafa ta BRIGHTON ta amince kan daukar ɗan wasan gaba na Barcelona Ansu Fati amatsayin loan Wanda zai bugawa mata ƙwallo na tsawon shekara ɗaya 2024.
Tuni dai Ansu Fati yashirya kayansa domin tafiya kungiyar kwallon kafa ta BRIGHTON dake ƙasar Ingila.
Rahotanni Sun Bayyana cewa an yi juyin Mulki a Kasar Gabon.
Daga Zuhair Ali Ibrahim
Dakarun sojin Kasar Gabon sun Kifar Da Shugaban Kasar Ali Bango Ondimba sanarwar fito ne daga Talabijin ɗin kasar a cikin dare.
Sojoji sun tabbatar da kifar da Gwamnatin dimokuraɗiyyar a cikin gajeren bidiyo na mintina uku sakamakon gaza samun nasarar lashe zaɓen shugaban karo na uku.
A wannan rana na samu ganawa da dukkanin shugabannin manyan makarantu na gaba da sakandare mallakin jihar Kano inda na basu umarnin su rage kuɗaɗen da ɗalibai ke biya na makaranta kaso hamsin (50%) cikin ɗari sakamakon yanayin matsi da al’umma suke ciki.-AKY
Ayayinda kowani kasa ke dawowa da buga wasan ta na league na wannan shekarar 2023/2024 magoya bayan kungiyoyin kwallon kafa ta duniya na fatan ganin anfara doka wasan cin kofin zakarun Turai.
kana dama na fatan sani dakuam jin ina matsayar haɗa wasan cin kofin zakarun Turai yake, musamman zagayen farko wadda ake haɗawa ga kungiyoyin kwallon 32 a kowacce shekara.
Wannan tsarin hukumar kwallon kafa ta yankin Turai ne ke tsarawa a kowacce shekara, ta hanyar zaɓo tsofaffin yan kwallon kafa domin ƙaddamar da wannan jadawalin wato (draws) a turance.
Wannan karon za’a kaddamar da jadawalin cin kofin zakarun Turai ne a ranan Alhamis 31 ga watan Ogosta shekarar dubu biyu da ashirin da uku 31/08/2023.
A cewar hukumar ta FIFA akwai yiwuwar canja tsare tsaren cin kofin zakarun Turai ta hanya karo wasu kungiyoyin kwallon kafa cikin tsarin domin saukawa kungiyoyin kwallon wajen cin kofin asawake.
Ayayinda kowani kasa ke dawowa da buga wasan ta na league na wannan shekarar 2023/2024 magoya bayan kungiyoyin kwallon kafa ta duniya na fatan ganin anfara doka wasan cin kofin zakarun Turai.
kana dama na fatan sani dakuam jin ina matsayar haɗa wasan cin kofin zakarun Turai yake, musamman zagayen farko wadda ake haɗawa ga kungiyoyin kwallon 32 a kowacce shekara.
Wannan tsarin hukumar kwallon kafa ta yankin Turai ne ke tsarawa a kowacce shekara, ta hanyar zaɓo tsofaffin yan kwallon kafa domin ƙaddamar da wannan jadawalin wato (draws) a turance.
Wannan karon za’a kaddamar da jadawalin cin kofin zakarun Turai ne a ranan Alhamis 31 ga watan Ogosta shekarar dubu biyu da ashirin da uku 31/08/2023.
A cewar hukumar ta FIFA akwai yiwuwar canja tsare tsaren cin kofin zakarun Turai ta hanya karo wasu kungiyoyin kwallon kafa cikin tsarin domin saukawa kungiyoyin kwallon wajen cin kofin asawake.