Kodinetan jam’iyyar APC na jihar Borno ya fice daga jam’iyyar Kodinetan kungiyar City Boys Progressive Group CBPG APC reshen jihar Borno ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar saboda wasu dalilai da suka wuce ikonsa. Ko’odinetan CBPG Abubakar Ayuba ya bayyana cewa abin bakin ciki ne kuma abin takaici ne ga wannan gwamnatin da ta kasa maganceContinue reading “Kodinetan jam’iyyar APC na jihar Borno yafice daga jam’iyyar”
Author Archives: AA TILO TV
Analysis on recent RARARA’s press conference.
Rarara For Buhari: A Lesson For Tinubu/Kashim. By Ukasha Rabiu Magama I learnt that Rarara’s biggest dream is to be a minister of the Federal Republic of Nigeria despite his inability to differentiate between the good and bad, right or wrong. He thought being a singer was enough for one to be a minister inContinue reading “Analysis on recent RARARA’s press conference.”
Yajin aikin Kwadago
Ayaune gwamnatin shugaba Bola Tinubu karkashin jagorancin ministan ma’aikatan Najeriya Solomon Bako Lalong tare da kungiyar cigaban kasuwancin Najeriya wato (Trade union Congress of Nigeria TUC) suka tattauna kan yajin aikin gargadi da kungiyar kwadago ta tsunduma na kwana biyu 2. Wanna jawabin yafitone daga bakin Babban ministan ma’aikatan Najeriya Solomon Bako Lalong bayan waniContinue reading “Yajin aikin Kwadago”
Sport
Sevilla are about to do it is best sign this summer, it is almost done to announce Sergio Ramos as its new player after Sergio Ramos rejected huge money from Al-hilal Pro league Saudi Arabia. Fabrizio Romano
JIRGIN ANSU FATI ZAI TASHI
Kungiyar kwallon kafa ta BRIGHTON na kasar Ingila ta cimma yarjejeniya da kungiyar kwallon kafa ta BARCLONA kan ɗan wasanta Ansu Fati Dan wasan ƙwallon ƙafa ɗan asalin Saniya Ansu Fati dake taka leda a kungiyar kwallon kafa ta BARCLONA zai koma taka leda a kungiyar kwallon kafa ta BRIGHTON. wannan yarjejeniya antabarne baya KungiyarContinue reading “JIRGIN ANSU FATI ZAI TASHI”
An kuma a kasar Gabon
Rahotanni Sun Bayyana cewa an yi juyin Mulki a Kasar Gabon. Daga Zuhair Ali Ibrahim Dakarun sojin Kasar Gabon sun Kifar Da Shugaban Kasar Ali Bango Ondimba sanarwar fito ne daga Talabijin ɗin kasar a cikin dare. Sojoji sun tabbatar da kifar da Gwamnatin dimokuraɗiyyar a cikin gajeren bidiyo na mintina uku sakamakon gaza samunContinue reading “An kuma a kasar Gabon”
Ko Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf yayi abun ayaba masa
A wannan rana na samu ganawa da dukkanin shugabannin manyan makarantu na gaba da sakandare mallakin jihar Kano inda na basu umarnin su rage kuɗaɗen da ɗalibai ke biya na makaranta kaso hamsin (50%) cikin ɗari sakamakon yanayin matsi da al’umma suke ciki.-AKY Facebook: AKY
Abubuwan da Yakamata kusani gameda gasar cin kofin zakarun Turai ta shekarar 2023
Ayayinda kowani kasa ke dawowa da buga wasan ta na league na wannan shekarar 2023/2024 magoya bayan kungiyoyin kwallon kafa ta duniya na fatan ganin anfara doka wasan cin kofin zakarun Turai. kana dama na fatan sani dakuam jin ina matsayar haɗa wasan cin kofin zakarun Turai yake, musamman zagayen farko wadda ake haɗawa gaContinue reading “Abubuwan da Yakamata kusani gameda gasar cin kofin zakarun Turai ta shekarar 2023”
Abunda Yakamata kusani gameda gasar cin kofin zakarun Turai
Ayayinda kowani kasa ke dawowa da buga wasan ta na league na wannan shekarar 2023/2024 magoya bayan kungiyoyin kwallon kafa ta duniya na fatan ganin anfara doka wasan cin kofin zakarun Turai. kana dama na fatan sani dakuam jin ina matsayar haɗa wasan cin kofin zakarun Turai yake, musamman zagayen farko wadda ake haɗawa gaContinue reading “Abunda Yakamata kusani gameda gasar cin kofin zakarun Turai”