An kuma a kasar Gabon

Rahotanni Sun Bayyana cewa an yi juyin Mulki a Kasar Gabon.

Daga Zuhair Ali Ibrahim

Dakarun sojin Kasar Gabon sun Kifar Da Shugaban Kasar Ali Bango Ondimba sanarwar fito ne daga Talabijin ɗin kasar a cikin dare.

Sojoji sun tabbatar da kifar da Gwamnatin dimokuraɗiyyar a cikin gajeren bidiyo na mintina uku sakamakon gaza samun nasarar lashe zaɓen shugaban karo na uku.

Leave a comment

Design a site like this with WordPress.com
Get started