A wannan rana na samu ganawa da dukkanin shugabannin manyan makarantu na gaba da sakandare mallakin jihar Kano inda na basu umarnin su rage kuɗaɗen da ɗalibai ke biya na makaranta kaso hamsin (50%) cikin ɗari sakamakon yanayin matsi da al’umma suke ciki.-AKY
Facebook: AKY
